Manyan Labarai

Manyan Labarai

Kisan Zamfara: An binne mutum 143, ana ci gaba da neman gawarwaki

Wata majiya a yankin ta ce mutanen da aka kashe za su kai 250.

Hirar karshe: Wasiyyata ga ’yan Najeriya —Bashir Tofa

Idan har na kammala rubuta wannan littafin to ni fa burina ya cika. Ko da na tafi shi ke nan.

Dubban mutane sun halarci jana’izar Dokta Ahmad Bamba

Dubun dubatar mutane ne suka halarci jana’izar marigayin, wanda ya rasu ranar Juma’a

Luguden wuta ya sa Bello Turji tserewa daga Zamfara

Dakarun sojin sama na ci gaba da fatattakar ’yan bindiga a Zamfara da sauran jihohi.

Hakikanin abin da ya kai Jonathan wurin Buhari

Jami’ai sun ce rikicin Mali aka tattauna, amma wasu manazarta na ganin akwai lauje cikin nadi