Sauya sheƙar Abba ba a Kano ta tsaya ba
Wani na kusa da gwamnan ya shaida wa wakilinmu cewa sauya shekar ba batun Kano ba ne, batun Fadar Shugaban Ƙasa ne.
Manyan Labarai
Wani na kusa da gwamnan ya shaida wa wakilinmu cewa sauya shekar ba batun Kano ba ne, batun Fadar Shugaban Ƙasa ne.
Haƙiƙanin abun da ya faru a Kasuwar Daji, inda ’yan ta’adda suka yi wa mutane yankan rago a Ƙaramar Hukumar Borgun Jihar Neja,
Manyan hakiman sun shaida wa Aminiya cewa gobe Talata da misalin ƙarfe 10 na safe ne za a suturta Sarkin Hausawan Ibadan a cikin gidansa da ke Unguwar
Shaguna da motoci da sauran kadarori sun kone a gobarar da ta tashi a Garejin Buzaye, da misalin karfe 10 na safiyar Litinin.
“Yanzu haka akwai labarin karya da ke yawo wanda ke ikirarin cewa na ce an kai mini hari daga Amurka a cikin Najeriya, ko makamancin haka,” in ji shi.