Manyan Labarai

Manyan Labarai

Najeriya A Yau: Za A Kashe Duk Wanda Ya Saci Mutum A Filato

Abin da doka ta ce kan halaccin kashe wanda bai aikata kisa ba.

Sojoji sun kashe ’yan ta’adda 950 a Najeriya —DHQ

Babbar hedikwatar tsaro ta Najeriya DHQ, ta sanar da kashe ’yan ta’adda 950 na Boko Haram da mayakan ISWAP da ’yan bindiga cikin watanni bakwai da suk

Rikicin Mali: Jonathan ya ziyarci Buhari

Jonathan ya tattauna da Buhari dangane da halin da ake ciki a kan rikicin siyasar kasar Mali.

Ba zan saki Nnamdi Kanu ba —Buhari

Buhari ya ce masu kiraye-kirayen a saki Nnamdi Kanu su sani cewa gwamnati ba za ta sake shi ba.

Mutum 19 sun mutu, 26 sun jikkata a hatsarin mota a Kano

Tuni dai aka damka gawarwakin wadanda suka mutu ga iyalansu.