Manyan Labarai

Manyan Labarai

Najeriya A Yau: Yadda Za A Bunkasa Fasahar Zamani Domin Samar Da Ayyukan Yi

Domin sauke shirin latsa nan Rashin aikin yi a tsakanin matasa a Najeriya na cikin matsalolin da suka yi wa kasar katutu, har ta kai duk gwamnatin da

Ba da belin masu garkuwa na firgita mu — Mutanen Zariya

Masu garkuwar suna dawowa suna yawonsu a gari bayan ’yan kwanaki da kama su.

’Yan bindiga sun harbe mutum 5 a Kaduna

’Yan bindigar sun afka garin ne inda suka yi ta harbi kan mai uwa da wabi.

’Yan bindiga sun sace mutum 18 a Kaduna

Cikin wadanda ’yan bindigar suka sace har da matan aure da ’yan mata.

2023: Zan rushe duk tabargazar El-Rufa’i in na zama Gwamnan Kaduna – Shehu Sani

Sai dai ya ce ba shi da kudin da zai ba wakilan jam’iyya yayin zaben fid da gwani.