Manyan Labarai

Manyan Labarai

‘Sata muke yi da karuwanci mu samu kudin shaye-shaye a Sabon Gari’

Bincike ya nuna akwai daruruwan irin wadannan yaran da ke gararamba a Sabon Gari.

Za a iya kawo karshen ’yan bindiga a wata 16 in aka ga dama – Fayemi

Shugaban Kungiyar Gwamnonin Najeriya kuma Gwamnan Jihar Ekiti, Kayode Fayemi, ya ce za a iya kawo karshen ’yan bindiga a wata 16 da suka rage wa Shuga

Sojoji sun hallaka kasurgumin dan bindigar Zamfara, Alhaji Auta

Dan bindigar dai na daga cikin wadanda suka addabi yankin.

Muhimman abubuwan da Buhari ya tabo a jawabinsa na sabuwar shekara

Ya fara da godiya marar iyaka ga Mai Duka da ya azurta mu da ganin wata sabuwar shekarar.

Yadda ake ‘sayen’ shaidar riga-kafin Coronavirus ta bayan fage

Bai dace a ce an wajabta wa kowa sai ya yi allurar ba.