Manyan Labarai

Manyan Labarai

Najeriya A Yau: Tattalin Arziki: Yadda 2021 Ta Zo Wa ’Yan Najeriya

Bitar muhimman al’amuran da suka wakana a Najeriya ta fuskar tattalin arziki.

’Yan bindiga sun kashe mai gari da mutum biyar a Zamfara

Jami’an tsaro tare da hadin gwiwar ’yan sa-kai an yi wa ’yan bindigar tara-tara.

Yadda mata da ’ya’yan mazan da ke zuwa ci-rani ke shiga kunci

Ma’aurata suna bukatar kasancewa wuri guda ne domin faranta wa juna rai.

Kafin ranar Asabar za a dawo da sadarwa a fadin Jihar Katsina —Masari

Masari ya jadadda cewa dole ne mutanen Katsina su kare kawunansu daga ’yan bindiga.

Daga Laraba: Yadda kuri’arku za ta iya sauya rayuwarku

Dalilin raguwar masu kada kuri’a a Najeriya da bayanin karfin kuri’a da muhimmancin zabe wajen kawo sauyin rayuwa mai ma’ana.