Manyan Labarai

Manyan Labarai

Najeriya A Yau: Anya magoya baya za su bari Ganduje da Kwankwaso su daidaita?

Domin sauke shirin latsa nan Batun sulhu tsakanin tsohon Gwamnan Jihar Kano Sanata Rabi’u Musa Kwankwaso da gwamna mai ci Abdullahi Ganduje na k

’Yan bindiga sun sake tare hanyar Kaduna zuwa Birnin Gwari, sun kashe matafiya

Wurin dai ya yi kaurin suna wajen satar mutane.

Amurka ta haramta sayar da kayan China a kasarta saboda cin zarafin Musulmin Uighur

Amurka ta dauki matakin ne saboda yadda China ke cin zarafin Musulmin Uighur.

Sojoji sun gano matatu 14 da ke tace mai ba bisa ka’ida ba a Neja Delta

An gano ana amfani da su ne wajen tace man da aka sata.

Boko Haram ta harba roka a Maiduguri gabanin ziyarar Buhari

Ana zargin maharan na son kai hari filin jirgin saman Maiduguri gabannin zuwan Buhari.