Manyan Labarai

Manyan Labarai

Ba za mu karbi tubar ’yan bindiga ba, kashe su za mu yi —El-Rufai

Gwamnan Kaduna ya ce dan bindigar da aka kashe kawai shi ne tubabbe

Daga Laraba: Karfin Ikon Talakawa A Dimokuradiyyar Gaskiya

Bayanin tsarin Dimokuradiyya da tafiyarta a Najeriya da kuma kasashen da suke morar tsarin.

Libya bayan Gaddafi: Shekaru 10 cikin yakin basasa da hargitsi

Rigingimun da suka dabaibaye Libya tun bayan hambarar da Shugaba Muammar Gaddafi a 2011.

Dokar Zabe: Gwamnoni sun yaba wa Buhari

’Yan Majalisar Dokokin Tarayya sun kafe a kan cewa amincewa da sabuwar dokar ne kadai maslaha.

An kara yi wa Buhari rigakafin Coronavirus karo na uku

Mutuwar mutum 8 daga cikin kowane 10 na da nasaba ne da rashin karbar rigakafin.