Manyan Labarai

Manyan Labarai

’Yan bindigar da suka kashe masallata a Neja sun shiga hannu

Mutum shida daga cikin wanda suka kashe masallatan sun shiga hannu.

Kotu ta tsare matar da ta karya ’yar mijinta da tabarya a Sakkwato

Kotun ta bada umarnin tsare matar sakamakon samunta da laifin cin zarafi.

Yadda aka kashe dan Majalisar Dokokin Kaduna a hanyar Zariya

Dan majalisar na daga cikin wadanda aka kashe a harin hanyar Kaduna zuwa Zariya.

Matasa sun yi fada da ’yan Hisbah a wurin kwacen giya a Kano

Fada ya kaure bayan matasan unguwar Sabon Gari sun nemi hana jami’an Hisbah kwace giya

’Yan bindiga sun kara sace mutum 5 a Zariya

Kwana uku a jere ke nan da ’yan bindiga ke irin wannan aika-aika a yankunan Jihar Kaduna