Manyan Labarai

Manyan Labarai

Jami’an tsaro sun tarwatsa masu zanga-zanga kan matsalar tsaro a Katsina

Jami’an Hukumar Tsaron Farin Kaya (DSS) da na ’yan sanda sun tarwatsa matasan da ke zanga-zanga kan matsalar kashe-kashen da ta addabi jama’a a Jihar

An sace mahaifiyar Shugaban Ma’aikatan Fadar Gwamnan Kogi

An dai sace ta ne jim kadan bayan ta idar da sallar Isha.

Ku daina tsammanin komai daga Buhari – Obasanjo ga ’yan Najeriya

Ya ce iya kokarin Buhari kenan, ba zai iya yin wani abu sama da haka ba.

Najeriya A Yau: ‘Fadar Shugaban Kasa Ta Yi Katobara Kan Matsalar Tsaro’

Masana sun bayyana katobarar da ke ciki bayanan Fadar Shugaban Kasa kan matsalar tsaro

Mayakan ISWAP sun yi artabu da mafarauta a Borno

Mayakan ISWAP din suna shiga garin suka hau harbi kan mai uwa da wabi.