‘Ba zai yiwu Buhari ya ziyarci iyalan wadanda aka kashe a Sabon Birni ba’
Minista Digyadi ya ce kashe-kashe sun zama ruwan dare, saboda haka ba zai yiwu shugaban kasa ya je gaisuwar ta’aziyya duk inda hakan ta faru ba.
Manyan Labarai
Minista Digyadi ya ce kashe-kashe sun zama ruwan dare, saboda haka ba zai yiwu shugaban kasa ya je gaisuwar ta’aziyya duk inda hakan ta faru ba.
Za a kara kudaden harajin da ake karba daga daidaikun mutane da kamfanoni
Hukumar ta ce daga sansani na gaba, masu shaidar rigakafin kawai za ta yi wa rajista.
Fadar ta ce kullum sai Buhari ya yi wa mutanen da abin ya shafa da iyalansu addu’a.
’Yan Najeriya sun furta albarkacin bakinsu a kan halin rashin tsaron da ya addabi kasar.