Manyan Labarai

Manyan Labarai

Sauya Sheƙar Abba: A faɗa masa ya ajiye mana kujerar gwamnanmu — Kwankwaso

Kwankwaso ya ce al’amuran da ke faruwa a jihar abun damuwa ne.

Wanda ya kitsa harin bam a Masallacin Maiduguri ya shiga hannu

Rundunar ta roƙi, al’umma da su riƙa bai wa jami’an tsaro bayanai a kan lokaci.

Kwankwasiyya ba mallakin Kwankwaso ba ce — Ɗangwani

Ya ce wasu ’yan siyasa da masana guda shida ne suka haɗu suka ƙirƙiro tare da ba wa tafiyar ta suna Kwankwasiyya amma ba daga Kwankwaso kaɗai ta samo

Amurka ta kama Shugaban Ƙasar Venezuela

Kama Shugaban Maduro da Amurka ta yi a ƙasarsa ta jawo tambayoyi kan matsayin Venezuela na ƙasa mai cikakken ’yanci.

Amurka ta ƙaddamar da hare-hare a Venezuela

Jiragen Amurka sun kai hare-haren a Hedikwatar Rundunar Sojin Sama ta Venezuela da kuma tashar Jiragen Ruwan ta La Guaira