Manyan Labarai

Manyan Labarai

Daliban Islamiyya 20 sun rasu a hatsarin kwalekwale a Kano

Daliban sun rasu ne a hanyarsu ta zuwa taron Mauludi a garin Bagwai da ke Jihar Kano

NDLEA ta lalata miyagun kwayoyi na N50bn a Abuja

Hukumar ta ce yawan kwayoyin da aka lalata ’yar manuniya ce kan girman matsalar a Najeriya.

Kotu ta umarci Ganduje ya biya Sanusi N10m, sannan ya ba shi hakuri

Kotun ta ce zai kuma iya ziuwa Kano duk lokacin da ya ga dama.

Yadda matan Hausawa suka yi watsi da al’adun al’ummarsu

Riko da al’adun mutanen Yamma da matan Hausawa ke yi ya yi tasiri a kowane fanni na rayuwarsu.

Najeriya A Yau: Dalilan kara kudin motar haya lokacin bukukuwa a Najeriya

Wa ke da hannu a irin karin kudin motar haya da ake yi a fadin Najeriya a duk lokacin da bukukuwa suka kusanto?