Manyan Labarai

Manyan Labarai

WAEC ta kara kudin jarrabawa daga N13,950 zuwa N18,000

WAEC ta ce tsada da kuma hauhawar farashin kayayyaki ce ta janyo karin.

Abin da sakin Nnamdi Kanu zai haifar a Najeriya — CNG ta gargadi Buhari

Kar ya sake Buhari ya biye wa bukatar dattawan al’ummar Ibo.

Najeriya A Yau: Tsakanin samun kudi da kashe su wanne ya fi wahala?

Hanyoyin da ’yan Najeriya ke sa ran za su kashe kudaden da suka samu kwatsam.

Nan da karshen 2022 Najeriya za ta fara sarrafa rigakafin COVID-19 – NAFDAC

Ta ce tuni kasar ta cika dukkan sharudan da WHO ta gindaya mata.

WAEC ta saki sakamakon jarabawar 2021

WAEC ta ce akalla dalibai 1,274,784 ne suka sami darusa biyar, ciki har da Turanci da Lissafi.