Manyan Labarai

Manyan Labarai

Kotu za ta yanke hukunci kan belin Malami ranar 7 ga Janairu

Mai shari’a Emeka Nwite ya tsayar da ranar ne bayan da ya amsa bahasi daga lauyoyin masu karewa da masu gabatar da ƙara a kan lamarin.

Sojoji sun dakile harin ’yan bindiga a kauyukan Kano

Dakarun rundunar haɗin gwiwa (JTF) sun yi nasarar dakile yunkurin ’yan bindiga na kai hari kan wasu al’ummomi a ƙaramar hukumar Shanono ta Jihar Kano

NAJEIRYA A YAU: Sharuddan Da Jam’iyya Za Ta Cika Kafin Kiran Ta Babban Jam’iyyar Adawa

Tasowar jam’iyyar ADC da kuma kalubalen da suka cika jam’iyyar PDP wasu ke ganin ko ADC ta maye gurbin PDP a matsayin babban jam’iyy

Gwamnan Filato ya fice daga PDP zai koma APC

Hakan na zuwa ne makonni biyu kacal bayan shugaban jam’iyyar APC na Ƙasa Nentawe Yilwatda ya bayyana cewa Gwamnan ya koma APC.

An tabbatar da hukuncin kisa ga wanda ya kashe Hanifa

Mai shari’a A. R. Muhammad ya yi watsi da ƙarar da Tanko ya shigar kuma ya tabbatar da hukuncin da babbar kotun jihar Kano ta yanke wanda ta yanke mas