Manyan Labarai

Manyan Labarai

An kai hari fadar Basarake an yi garkuwa Sarki da ɗansa

An yi zargin wasu gungun ’yan bindiga kimanin 8 ne suka kutsa cikin fadar da misalin karfe 8 na dare, inda suka yi ta harbe-harbe da neman ganin sarki

Tirela ta jikkata mutum 87 a Yobe

Wani hatsarin tirela ya yi sanadiyyar mutuwar fasinja ɗaya tare da jikkatar wasu 87 a kan hanyar Potiskum–Azare da ke cikin ƙaramar hukumar Potiskum a

Yadda sabbin dokokin haraji za su shafi ’yan Najeriya a 2026

Sabbin dokokin harajin za su fara aiki daga ranar 1 ga watan Janairun 2026 kamar yadda Gwamnatin Tarayya ta tsara.

An zargi Gwamnan Bauchi da biyan $9.7m don ɗaukar nauyin ta’addanci 

Gwamnan ya bayyana kaɗuwarsa kan yadda aka danganta shi da ɗaukar nauyin ta’addancin.

NAJERIYA A YAU: Yadda Ya Kamata Ku Gudanar Da Rayuwa A Shekarar 2026

shawarwari ga ‘yan Najeriya yadda ya kamata su gudanar da rayuwar su a shekarar 2026