Manyan Labarai

Manyan Labarai

’Yan sanda sun tada hargitsi a wurin tara sakamakon zaben Anambra

Sun tada rikici ana cikin tattara sakamakon zaben gwamnan Jihar Anambra.

’Yan sanda sun koka kan rashin kudin abinci a zaben Anambra

Ba a biya ’yan sanda 5,000 ba hakkokinsu na aikin samar da tsaro a zaben ba.

Bayan mutuwar Al-Barnawi, ISWAP ta nada sabon shugaba

Hakan na nufin zai ci gaba da jagorantar kungiyar a yankin Tafkin Chadi.

Anambra: An bude rumfunan zabe da rashin tabbas

Jam’iyyun siyasa mafiya girma a Najeriya na APC da PDP za su fuskanci kalubale.

Najeriya A Yau: Yadda aka shirya zaben Gwamnan Anambra

Halin da ake ciki da kuma ma’anar janyewar IPOB daga hana gudanar da zaben.