Manyan Labarai

Manyan Labarai

Kotu ta daure magidancin da ya ‘zagi’ Ganduje a Facebook

Ana zargin mutumin ne da cin zarafin Gwamnan da ’ya’yansa a shafin Facebook.

Hisbah ta kama karuwai 44, kwalaban giya 684 a Jigawa

Hukumar ta ce har yanzu haramcin sha da sayar da giya na nan daram a Jihar.

Yadda za a magance barazanar tsaro da ta’addanci a Najeriya — Buratai

Ya zama dole a samar da ingantacciyar gwamnati mai inganta rayuwar al’umma.

Daga Laraba: Me ya sa ake bilichin?

Dalilan da ke sa wasu mutane suke sauya launin fatarsu.

’Yan sa-kai sun kashe mutum 9 a kauyukan Fulani a Neja

“Na rasa mutum bakwai a dangina, nima da ba dan na gudu ba, da sun kashe ni.”