Manyan Labarai

Manyan Labarai

An sace mutum 60 suna tsaka da ibada a Kaduna

Hayab ya ce katse layukan sadarwa ya haddasa jinkirin bullar rahoton sai a yanzu.

Ya kamata Majalisar Tarayya ta hana bara a kan tituna —Ganduje

Ya ce matsalar tsaro da ake fuskanta na da nasaba da rashin neman ilimi.

’Yan bindiga sun sace ma’aikata a Jami’ar Abuja

’Yan bindigar sun yi awon gaba da ma’aikatan da ba a san adadinsu ba.

Biyayya ga Annabi ita ce sonsa na gaskiya

Bin Ma’aiki (SAW) ya zama wajibi a kan kowane Musulmi.

Najeriya A Yau: Hauhawar farashin kayan matsarufi (2)

Yadda za a magance hauhawar farashin kayan masarufi da karyewar darajar Naira.