Manyan Labarai

Manyan Labarai

Haraji: Kotu ta ƙi dakatar da fara aiwatarwa a ranar 1 ga Janairun 2026

Alƙalin ya ce kotu ba ta da hurumin dakatar da dokokin da aka sanya wa hannu.

Matashi ya kashe abokinsa da wuƙa har lahira a Kano

Rundunar ta ce za ta miƙa matashin kotu da zarar ta kammala bincike.

Peter Obi ya sauya sheƙa zuwa jami’yyar ADC a Enugu

Obi ya ce sun shirya yin sabuwar tafiya domin ƙalubalantar Shugaba Tinubu a zaɓen 2027.

Mun kama ɗan ƙunar baƙin wake, mun ƙwato bindigogin AK-47 189 – Sojoji

Dakarun rundunar Operation Hadin Kai sun samu nasarar kama wanda ake zargin dan kunar bakin wake ne a jihar Borno tare da kama kayan da ake shirin amf

DAGA LARABA: Dalilan Da Suka Sa Matan Wannan Zamanin Ba Sa Son Talaka

Ko wadanne dalilai ne ke sa mata zabin masu kudi a duk lokacin da aka zo batun aure?