Manyan Labarai

Manyan Labarai

Dogo Gide ya hallaka Damina, kasurgumin dan bindigar da ya addabi Zamfara

Ko a watan Yuli, Damina ya jagoranci kashe mutane da sace kimanin 100 a yankin.

Za mu fara yi wa masu yi wa kasa hidima rigakafin COVID-19 – NYSC

“Za mu yi dukkan mai yiwuwa wajen ganin an samar da rigakafin cikin sauki.”

Najeriya A Yau: Mene ne Amfanin Ayyana ’Yan Bindiga A Matsayin ’Yan Ta’adda?

Ina dalilin mahawara kan ayyana ’yan bindiga a matsayin ’yan ta’adda a Najeriya?

Kwanan nan Najeriya za ta fara kera jiragen yaki marasa matuka – Minista

Gwamnatin ta ce matakin ya zama wajibi muddin kasar na son ci gaba.

’Yan bindiga sun kashe mutum 18 suna sallah a masallaci a Neja

An kai hari masallacin ne lokacin da mutane ke sallar Asuba.