Manyan Labarai

Manyan Labarai

‘Buhari ya ayyana ’yan bindiga a matsayin ’yan ta’adda kawai’

El-Rufai ya bukaci a dauki sabbin jami’an tsaro 1,000 daga kowace karamar hukuma.

Yadda aka kashe ’yan bindiga 69 a Kaduna

’Yan bindiga sun sace mutum 830 da dabbobi 1,018 a wata uku a jihar Kaduna.

El-Rufai ya ba ma’aikatan Kaduna kwana 12 su yi rigakafin COVID-19

Gwamnatin ta ce bayan cikar wa’adin, masu shaidar rigakafin ne kawai za a bari su shiga ofis

Masu zanga-zangar #EndSARS sun fantsama a titunan Abuja

Ana zanga-zangar ne saboda cika shekara daya da #EndSARS.

Bam ya kashe mutum 13, ya raunata wasu a Siriya

Ana fargabar samun karin wanda za su mutu sakamakon harin.