Manyan Labarai

Manyan Labarai

Pantami ya janye takararsa ta Gwamnan Gombe a APC

Janyewar na zuwa ne bayan tuntuɓar masu ruwa da tsaki da kuma nazarin yadda ake shirye-shiryen zaɓen fidda gwani a jihar.

Yadda aka yi zargin ina son kashe Tinubu domin na karɓi mulki — Shettima

Shettima ya ce wasu mutane da bai ambaci sunayensu ba, amma ya ce sun fito daga Jihar Borno, su ne suka yi wannan zargi.

EFCC ta kama tsohon Ministan Lantarki Saleh Mamman

A makon jiya ne Kotu ta yanke masa hukuncin ɗaurin shekara 75 bayan samunsa da laifin satar kuɗi sama da naira biliyan 33.

Boko Haram sun sace ƙananan yara 42 a matsayin ganimar yaƙi

“Yayyensu mata ne sukan zo da su makaranta, mu kuma, saboda mu ƙarfafa zuwan yara makaranta sai muka buɗe musu ajin ’yan raino,” in ji wani malamin ma

Goje ya yi watsi da sakamakon zaɓen ɗan takarar APC a Gombe ta Tsakiya

Goje ya ce har yanzu ba a kammala zaɓen fid-da-gwani aka gudanar a ƙananan hukumomin Akko da Yamaltu/Deba ba.