Manyan Labarai

Manyan Labarai

Jam’iyyar NNPP ta naɗa Shugaban Riƙo a Kano

Kwamitin Zartaswa na jam’iyyar ne ya sanar da naɗin Abdullahi Abiya a wani taron gaggawa a ranar Talata.

Ranar Alhamis dokar haraji za ta fara aiki — Tinubu

Tinubu ya yi watsi da zargin cewa an yi sauye-sauye ga dokokin harajin, don haka za su fara aiki kamar yadda aka tsara a ranar Alhamis, 1 ga Janairu,

’Yan ta’adda sun kashe mutum 30, sun tashi kauyuka 21 a Kogi

Ana kai wa manoma hari a gonakinsu; ana yin garkuwa da matafiya a kan manyan hanyoyi; mata, yara da tsofaffi suna gudun hijira

Mutane 17 sun mutu a hatsarin mota a Jigawa

Binciken farko ya nuna cewa gudun wuce gona da iri, fashewar taya , da rasa kwacewar mota ne suka jawo wannan mummunan hatsari.

Me sauya sheƙar Abba zai haifar a siyasar Kano?

Ga NNPP, rasa gwamna ɗaya tilo na iya rage karfin jam’iyyar zuwa dandalin mutum ɗaya. Ga Kwankwasiyya kuma, wannan mataki na gwada ko tafiyar za ta iy