Matsalar tsaro raguwa take ba karuwa ba a Najeriya – Buhari
Ya ce yadda jami’an tsaro ke ragargazar ’yan ta’adda, matsalar na dab da zama tarihi.
Manyan Labarai
Ya ce yadda jami’an tsaro ke ragargazar ’yan ta’adda, matsalar na dab da zama tarihi.
’Yan bindiga sanye da hijabai sun bude wa mutane wuta a kasuwa da asibiti.
Sabbin tuhume-tuhumen kari ne a kan wadanda ake masa tun 2016.
An kone sansaninsu da wuraren da suke ajiye wadanda suka yi garkuwa da su.
Sun kashe mutane a cikin asibiti bayan awa biyu suna barna a Kasuwar Goronyo.