Manyan Labarai

Manyan Labarai

’Yan bindiga sun kashe mutane da dama a kasuwar Sakkwato

Harin ya yi sanadiyyar kashe ’yan kasuwa da masu sayayya da masa a kasuwar.

Najeria A Yau: Rikicin Majalisar Malaman Kano ya bar baya da kura

Yadda sauke Sheikh Ibrahim Khalil daga shugabancin majalisar ya yamutsa hazo.

’Yan bindiga sun sace dagaci a Katsina

Mazauna kauyen sun gaza ankarar da jami’an tsaro saboda rufe layukan sadarwa.

Ba dole ne Najeriya ta ci gaba da zama kasa daya ba – Kingibe

Ya ce hatta aure tsakanin mata da miji ana iya datse igiyarsa in akwai rashin jituwa.

Zaben Shugabannin APC ya bar baya da kura a Jihohi da dama

A Jihohi da dama dai shugabanni biyu sun bayyana, a wasu kuma aka fuskanci tarzoma.