Manyan Labarai

Manyan Labarai

Daga Laraba: Tsakanin uwa da uba laifin waye lalacewar tarbiyyar ’ya’ya?

Alhakin waye tabbatar da tarbiyyar ’ya’ya a tsakanin iyaye?

Kotu ta dakatar da sabon Sarkin Kontagora

Kotun ta dage karar har zuwa ranar 20 ga watan Oktoban da muke ci.

An dakatar da ’yan Majalisar Zamfara kan alaka da ’yan bindiga

’Yan majalisar jihar sun yi rantsuwa da Al-Kur’ani don nesanta kansu da alaka da ’yan bindiga.

Dalibai da ma’aikatan FGC Yauri sun kubuta

Daliban sun kubuta bayan shafe wata hudu a hannun wanda suka yi garkuwa da su.

Sarki Bamalli ya rushe Majalisar Masarautar Zazzau

Nan da nan Tafidan Dawakin Zazzau ya mika takardar murabus dinsa.