Manyan Labarai

Manyan Labarai

Majalisar Malaman Kano ta dare kan sauke Sheikh Ibrahim Khalil

Mambobin majalisar da kungiyoyin Musulunci sun yi watsi da dakatarwar.

Majalisa ta sahale wa INEC aika sakamakon zabe ta Intanet

Majalisar ta sauka daga kujerar naki bayan matsin lamba da ta fuskanta.

’Yan bindiga sun sace dalibai a Kudancin Kaduna

An kai harin ne wajen karfe 10:00 na dare, inda aka sace dalibai da dama.

Akwai yiwuwar korar karin ministocin Buhari

Ana gudanar da taron ne don bitar ayyukan ministocin bayan cin rabin wa’adinsu na biyu.

Sojoji za su fara kera makaman yaki a Najeriya —Buhari

Buhari yana son kasar ta rage dogaro da kasashen waje kacokam wajen makaman yaki.