Manyan Labarai

Manyan Labarai

Riba da asarar da ke cikin katse layin waya — Masana Tsaro

Har yanzu wannan mataki bai hana ’yan ta’adda kai hare-hare ba.

Da ‘kudin haram’ aka sayi gidan da Buhari ya ziyarci Tinubu

A 2016 Gwamnatin Buhari ta bukaci kotu ta kwato mata gidan

’Yan bindiga sun harbe mutum 19 suna tsaka da cin kasuwa a Sakkwato

Rahotanni sun ce an kai hari kasuwar ne jim kadan da idar da sallar Juma’a.

‘Yadda muka kwana 53 muna cin ciyawa a hannun masu garkuwa da mutane’

A sakamakon haka, 17 daga cikinsu ma tuni suka mutu saboda azabar yunwa.

Kin tona masu daukar nauyin ta’addanci zalunci ne —Masana

Lauya ya ce in ba a kudundune za a yi shari’ar ba dole a fadi sunayensu