Manyan Labarai

Manyan Labarai

Hauhawar farashin kaya na jawo mana asara —’Yan kasuwa

’Yan kasuwa sun ce yawancinsu jarinsu ya karye saboda hauhawar farashin.

Jami’an Kwastam sun bude wa mutane wuta a Katsina

Wannan dai ba shi ne karon farko da ake zarginsu da yunkurin hallaka mutane a Jihar ba.

Ba cin bashi ba ne babbar matsalar Najeriya – Ministar Kudi

Ta ce karancin hanyoyin kudaden shiga ne ya kamata su dami jama’a ba cin bashin ba.

Jiragen yaki sun yi wa ’yan bindiga luguduen wuta a Sakkwato da Katsina

An kashe da dama daga cikin maharan da ke boye a dazukan.

Ziyartar Tinubu: Yadda su Wammako suka kashe N265m

A wata uku ’yan siyasa 53 ne suka niki gari zuwa Landan don ganin Tinubu.