Manyan Labarai

Manyan Labarai

Yadda aka tsaurara tsaro a Majalisa kafin mika kasafin 2022

Buhari zai gabatar da kasafin kudin 2022 a zauran Majalisar Tarayya.

Matsalar tsaro: Gazawa ce kafa dokar ta baci a Anambra

PDP ta ce kafa dokar ta baci alamar gazawar Gwamnatin Tarayya ce.

Africa Magic zai yi fim a kan Aisha Buhari

Kamfanin, mallakin Multichoice, na shirin bullo da shirye-shirye domin Arewacin Najeriya.

Yadda IPOB Da ’Yan Siyasa Ke Wasan ‘Buya’ A Anambra

Zaben gwamna ya matso amma ’yan siyasa da mazu zabe na firgice, INEC kuma ta ce sai an yi zaben.

’Yan bindida sun kashe mutum 10 a masallaci a Katsina

Maharan sun bude wa mutane wuta yayin da suke sallar Magariba.