Manyan Labarai

Manyan Labarai

Za a fara biyan daliban jami’a alawus din N75,000

Gwamnati na kokarin fara ba wa wadanda suka karanci fannin ilimi aiki kai-tsaye.

Ana zargin Bagudu da boye Kudaden Abacha

Bagudu na hannun daman Buhari ne kuma Shugaban Kungiyar Gwamnonin APC.

Mayakan Ansaru sun kashe ’yan bindiga 30 a Kaduna

Bangarorin suna fada a yayin da suke neman danne juna a yankin Birnin Gwari.

Daga Laraba: Dalilan mutuwar kishin kasa a zukatan ’Yan Najeriya

Ainihin abin da ya sa Najeriya ta fice daga zukatan ’yan kasarta.

Majalisa ta yi barazanar kama Buba Marwa da Monguno

Barazanar ta biyo bayan kin amincewarsu su amsa gayyatar majalisar.