Manyan Labarai

Manyan Labarai

Najeriya A Yau: Shin Najeriya kasa ce mai ’yanci?

Bayan shekara 61, ’yan Najeriya na shakkuna gaskiyar samun ’yancin kasarsu.

NDLEA ta kama mai kai wa ’yan bindiga kwayoyi da albarusai

An dai kama mutanen ne suna kokarin tsallakewa da kwayoyi da albarusai.

Harin bam a masallaci ya hallaka mutum 5 a Afghanistan

Wannan dai shi ne hari mafi girma a kasar tun bayan ficewar Amurka daga kasar.

Shugaban tsagin jam’iyyar PRP na kasa, Farfesa Sule Bello, ya rasu

Ya rasu ranar Lahadi a Zariya, bayan fama da gaeruwar jinya.

Masu garkuwa da dan shekara 3 na neman kudin fansa na N2m

Sun yi barazanar cewa yana iya rasa ransa idan aka gaza biyan kudin fansar.