Najeriya A Yau: ‘Yadda Zamfarawa ke rayuwa cikin damuwa’
Domin sauke shirin latsa nan. Yau kusan makwanni hudu ke nan al’ummar Jihar Zamfara na rayuwa ba wata hanyar sadarwa ta waya da sauran sassan duniya.
Manyan Labarai
Domin sauke shirin latsa nan. Yau kusan makwanni hudu ke nan al’ummar Jihar Zamfara na rayuwa ba wata hanyar sadarwa ta waya da sauran sassan duniya.
Za a fara biyan kudin tallafin karatun da aka kara nan ba da jimawa ba.
Daga ranar Alhamis, 30 ga Satumba, 2021 za a rufe layukan sadarwa a wasu sassan Jihar.
Majalisar na so a ayyana shugabannin ’yan bindiga a matsayin wadanda ake nema ruwa a jallo.
El-Rufai ya ce ’yan bindigar Zamfara da Katsina na gudowa zuwa Kaduna.