Manyan Labarai

Manyan Labarai

Mahara sun kashe mutum 30 a Kudancin Kaduna

Maharan sun kuma kona gidaje bayan mutanen da suka buda wa wuta.

Dakarun Nijar sun ceci sojojin Najeriya daga harin ’yan bindiga

An ceci sojojin bayan ’yan bindiga sun kashe wasu akalla 12 a Jihar Sakkwato.

Abin Da Shugaba Buhari Ya Fada Wa Majalisar Dinkin Duniya

Domin sauke shirin latsa nan  Shugaban  Najeriya Muhammmadu Buhari yayi jawabi mai gamsarwa a taron majalisar dinkin duniya karo na 76 inda a cikin b

Mayakan Boko Haram sun kaddamar da hari a Yobe

Mazauna yankin sun fantsama dazuka don tsira da rayukansu.

Muna so APC ta shekara 50 tana mulkin Najeriya – Ali Modu Sheriff

Sheriff ya ce babban burin APC shi ne ta shekara 50 tana mulkin Najeriya.