Manyan Labarai

Manyan Labarai

An kashe shugaban kungiyar Miyyeti Allah a Kaduna

Maharan sun nemi ya ba su Naira miliyan 20 don fansar rayuwarsa.

Mu da ma’aikatan gwamnati ba mai son a magance matsalar tsaro —Dan bindiga

Hirar waya da dan bindiga inda yake bayyana abubwan da ke faruwa.

Halin da ’yan bindiga ke ciki bayan katse hanyoyin sadarwa

Abinci ya gagari ’yan bindiga, sun koma kwace man fetur a ababen hawa.

Kotu ta umarci DSS ta biya Sunday Igboho N20bn

Kotun ta ce samamen da DSS ta kai gidan Igbohon ya saba wa ka’ida.

Yadda sojojin sama suka lashe amansu kan harin kauyen Buhari

Sai dai a wani mataki mai kama da mi’ara koma baya, rundunar ta amsa kai harin.