Manyan Labarai

Manyan Labarai

An yi garkuwa da Sarkin Bungudu

An yi garkuwa da basaraken a hanyar Kaduna zuwa Abuja.

Mahara sun kashe soja, sun sace yara a Zariya

Maharan sun sace ’ya’yan wani malamin jami’a su shida.

Mayakan Boko Haram sun fara komawa dajin Kaduna —DSS

Mayakan sun fara sauya sheka zuwa dajin Rijana da ke Jihar Kaduna.

Majalisar Kano ta ba Ganduje awa 48 ya kori shugaban hukumar haraji

Daga matsayi na biyu, Jihar Kano ta koma ta 10 wajen yawan kudaden shiga.

An kashe soja a wurin kwato mutane daga hannun masu garkuwa

An kwato yara hudu a daura Asibitin Koyarwa na Jami’ar Ahmadu Bello.