Manyan Labarai

Manyan Labarai

Bayan kwana 11 a tsare, ’yan bindiga sun sako daliban Zamfara

Hakan na zuwa ne bayan gwamnati ta katse hanyoyin sadarwa a Jihar.

Rikicin Jos: Sojoji sun kaddamar da kwamitin zaman lafiya

Ana sa ran kwamitin ya lalubo bakin zaren rikicin da ya addabi Jihar.

Gaskiyar magana a kan maganin sanyin mara

Illolin amfani da magungunan sanyin mara barkatai daga bakin masana.

Jini na kwarara a Najeriya – Sule Lamido

“Ko ma ya muka tsinci kanmu, zai zama tarihi. Amma yanzu dai tana kwararar jini.

‘Yaki da ta’addanci a yankin Tafkin Cadi na fuskantar matsala’

“Dole sai an hada karfi da karfe kafin a kawar da dukkan ’yan ta’adda daga yankin.”