Manyan Labarai

Manyan Labarai

Manyan Badaƙala 6 a Najeriya a 2025

A 2025 an samu manyan zarge-zargen almundahana da aikata laifukan kuɗi a kan wasu fitattun mutane.

Gwamnati ta jaddada ƙudirin fara aiwatar da dokokin haraji a Janairun 2026

Gwamnatin ta ce za ta fara aiwatar da dokokin harajin kamar yadda ta tsara.

Hotunan wuraren da Amurka ta kai wa hari a Sokoto

Mazauna Ƙananan hukumomin Tangaza da Tambuwal a Jihar Sokoto, sun tabbatar da hare-haren da jiragen yaƙi marasa matuƙa suka kai

Shettima da Zulum sun ziyarci waɗanda harin bam ya rutsa da su a Maiduguri

Shettima ya jaddada ƙudirin Gwamnatin Tarayya na kawo ƙarshen matsalar tsaro.

An shiga fargaba bayan harin Amurka a Kwara

Al’ummar yankin na cikin tsoro da fargabar abin da ka iya dawowa.