Manyan Labarai

Manyan Labarai

An fille kan mutum a sabon rikici a Filato

Fulani da ’yan kabilar Irigwe na zargin juna da kai sabbin kashe-kashen.

Yadda Kwaya Ke Kashe Aure Da Ma’aurata

Alakanta wasu matsalolin ma’aurata da shaye-shaye ya sa kiran a yi gwajin kwayoyi kafin aure

An sace kanwar Mataimakin Shugaban Majalisar Katsina

’Yan bindigar sun yi awon gaba da budurwar ana dab da daurin aurenta.

Rufe kasuwanni da makarantu da hanyoyin sadarwa ba maslaha ba ne – Dattawan Arewa

Kungiyar ta ce matakin zai kara karfafa gwiwar bata-garin ne kawai.

Sojoji sun yi juyin mulki a kasar Guinea, sun tsare Shugaban Kasa

Sojojin Kasar na musamman ne dai suka sanar da karbe mulkin kasar ranar Lahadi.