Manyan Labarai

Manyan Labarai

An sace mata da ’ya’yan dan majalisar Katsina

Harin na zuwa ne bayan shekara daya da sace shi kansa dan majalisar.

’Yan bindiga sun sace basarake a Neja

“Maharan sun zo a kan babura dauke da muggan makamai, sanye da kakin sojoji”.

Zaben Kaduna: PDP ta lashe akwatin da El-Rufa’i ya kada kuri’a

Sakamakon dai ya nuna PDP ce ta lashe akwatin a zaben Kansila da na Ciyaman.

Zaben Kaduna: Sojoji sun bindige yarinya mai shekara 9 a Makarfi

Ta rasu ne lokacin da sojoji suka zo korar matasan da ke yiwa wani dan siyasa ihu.

Tsawon shekara 6 Ganduje ya ki biya na kudin fansho – Kwankwaso

Ya ce shi kadai ne a cikin wadanda suka mulki Jihar bai ci gajiyar tagomashin ba.