Manyan Labarai

Manyan Labarai

Matsalar Tsaro: Wasu Gwamnoni Sun Ga Uwar Bari

Gwamnatocin jihohin Kaduna da Katsina da Neja da Zamfara sun kuduri aniyar daukar matakin bai-daya

An yi garkuwa da dalibai 73 a Zamfara —’Yan sanda

An sace daliban bayan gwamantin jihar ta sanya sabbin matakan tsaro.

’Yan bindiga sun kai wa ’yan majalisa hari

’Yan Majalisar sun sha da kyar a hanyar su ta dawowa daga jana’iza.

An sake garkuwa da daliban sakandare a Zamfara

Daliban makarantar na tsaka da rubuta jarabawa aka kai musu hari.

Buhari ya sallami ministan noma da na lantarki

Sabo Nanono da Mamman Saleh sun rasa mukamansu a ranar Laraba.