Manyan Labarai

Manyan Labarai

Kotu ta rufe asusun Gwamnatin Kogi kan karkatar da albashi

Ana zargin gwamantin jihar da karkatar da N20bn na albashi da ta karba rance.

Wane ne sabon shugaban kasar Afghanistan?

Shugabancin kasar Afghanistan ya danganta da irin salon mulkin da Taliban za ta yi

Yadda ’Yan Siyasa “Ke Mayar Da Matasa ’Yan Kwaya”

Ana zargin ’yan siyasa da gurbata wa matasa tarbiyya, da lalata musu makoma

Janyewar Amurka: Ina makomar Afghanistan bayan kama mulkin Taliban?

A baya, Taliban ta hana sauraron kade-kade, ta yanke hannuwan barayi ta kuma jefe mazinata

JAMB ta soke mafi karancin makin shiga manyan makarantu na bana

Yanzu dai makarantun ne ke da wuka da nama wajen yanke makin.