Manyan Labarai

Manyan Labarai

Kurunkus: Jirgin karshe dauke da dakarun Amurka ya bar Afghanistan

Hakan dai na nufin kowanne lokaci daga yanzu, Taliban za ta kafa gwamnati.

’Yan sanda sun ceto mutum 8 daga hannun masu garkuwa a Zamfara

An kubutar da su ba tare da biyan ko asi ba.

Kano 2023: Lokaci kawai zai gaskata nunin da Gwaggo ta yi

Ganduje ya ce shi ba “Mijin-Ta-Ce” ba ne, shi “Mijin-Kan-Ta-Ce” ne.

Babu bukatar ja-in-ja kan tuban ’yan Boko Haram —Lawan

Shugaban Majalisar ya ce ajiye makaman Boko Haram babbar nasara ce.

E-Naira: CBN Na Shirin Kaddamar Da Kudin Intanet

CBN ya ayyana ranar 1 ga watan Oktoban bana don fara amfani da kudin intanet na E-Naira