Manyan Labarai

Manyan Labarai

’Yan bindiga sun sace mutum 3 a wani coci a Kogi

Maharan sun rika harbi a sama don su tsorata mutane da ma jami’an tsaro.

Akwai ’yan kwaya miliyan 2 a Kano – Shugaban NDLEA

Hakan na nuna cewa a cikin duk mutum shida a Jihar, daya dan kwaya ne.

Mutane na guduwa Kamaru bayan harin ISWAP a Borno

Garin Rann dai na da iyaka da kasar Kamaru.

Mutanen Jos na tururuwar zuwa kasuwanni bayan sassauta dokar hana fita

Mutane dai sun rika tururuwa zuwa kasuwanni da bankuna.

Za a kafa cibiyoyin fasaha 6 don bunkasa tattalin arzikin Najeriya

Gwamnati ta ce cibiyoyin za su taka muhimmiyar rawa wajen bunkasa tattalin arzikin kasa.