Manyan Labarai

Manyan Labarai

Sama da ’yan Borno 100,000 aka kashe a rikicin Boko Haram – Zulum

Zulum ya ce ’yan Boko Haram sun kai masa hari kusan sau 50.

Sojoji na farautar ’yan bindigar da suka kai hari NDA

Sojoji sun yi taron dangi domin kwato hafsan da aka yi garkuwa da shi.

’Yan bindiga sun kai hari NDA, sun kashe soja, sun sace hafsoshi

Rahotanni sun ce ’yan bindigar sun kuma yi awon gaba da wasu manyan sojoji

N-Power: An kaddamar da Rukunin ‘C’

Matasa miliyan daya ne za su ci gajiyar shirin a wannan karon.

Kotu ta dakatar da Secondus daga shugabancin PDP

Secondus dai ya tsaya kai da fata cewa ba zai sauka ba sai ya kammala wa’adinsa.