Manyan Labarai

Manyan Labarai

Matsayin Shawarar Shugabannin Siyasa: ‘Yan Najeriya Su Kare Kansu

Shugabannin siyasa a Najeriya na kiran al’ummominsu su kare kansu daga harin ‘yan bindiga

Mahara sun kashe mutum 4, sun sace 50 a Zamfara

Jami’an tsaro na kokarin ceto wanda aka sace.

Fulani sun fara tona asirin masu garkuwa da mutane a Taraba

Kungiyar ta ce za ta cika alkawarin da ta dauka na tona asirin bata-garin cikinsu.

2023: Fastocin takarar Osinbajo da Ganduje sun bayyana a Kano

An dai lillika hotunan ne a wasu muhimman wurare da ke birnin.

Kusoshin Taliban 6 da suka jagoranci kifar da gwamnatin Afghanistan

Ga wasu daga cikin kusoshin Taliban guda shida.