Manyan Labarai

Manyan Labarai

Yadda ’yan bindiga suka kai hari kauyen Duba a Katsina

Wannan dai wata masifa ce Allah ke jarabtar mu da ita.

An kashe mutum 12, wasu da dama sun bace a kauyen Katsina

Maharan sun kuma yi wa mata fyade sannan suka tafi da daruruwan dabbobi.

’Yan bindiga sun sako daliban makarantar Bethel 15 a Kaduna

An dai sako daliban ne da daren ranar Asabar.

‘Nan ba da jimawa ba za a nemi ko mace daya a rasa a Majalisa’

“Idan mata ba su fito sun yi wa kansu yaki ba, babu wanda zai yi musu.”

Bichi ba masaka tsinke yayin ba Sarki Nasiru Ado Bayero sandar mulki

Bikin na zuwa ne kwana daya bayan Sarkin ya aurar da ’yarsa ga dan Shugaba Buhari.