Manyan Labarai

Manyan Labarai

An je kotu nema wa Buhari da gwamnoni wa’adi na uku

Ana neman kotu ta soke sashen da ya takaita su ga yin mulki sau biyu.

Yadda Matsalar Shaye-Shaye Ta Zama Ruwan Dare A Najeriya

Domin sauke shirin, Latsa nan Bala’in shaye-shaye ya kai kololuwa tun da har matan aure bai bari ba.  Ko ta yaya za a magance matsalar? Ku saura

Gwamnoni sun maka Buhari a Kotu kan zargin karkatar da dukiyar kasa

Sun zargi Buhari da take hakkoki a daidai lokacin da yace yana yaki da cin hanci da rashawa.

Kisan Jibiya: Ku dauki makami ku kare kanku —Masari

Gwamnan Katsina ya ce dole mutane su daina tsoron ’yan bindiga.

Na so a ce ’yata ta kammala karatu kafin ta auri dan Buhari – Sarkin Bichi

Ya ce ya kan shiga tsaka mai wuya a duk lokacin da zai aurar da ’ya’yansa.