A kame wadanda suka kashe matafiya a Jos — Buhari
Ba za mu taba yarda da irin wannan kisan gillar ba.
Manyan Labarai
Ba za mu taba yarda da irin wannan kisan gillar ba.
Gwamnan ya ce an cafke mutum 20 da ake zargin na da hannu a kisan matafiyan.
“Daga nan sai suka tambayeni ko matata ce, inda nace musu a’a.”
An gano karin gawarwakin matafiya bakwai wadanda aka kai wa hari sannan aka daddatsa su a hanyar Gada-Biyu da ke Karamar Hukumar Jos ta Arewa a Jihar
Rahotanni sun ce an kashe su ne lokacin da suke tsaka da aiki a gonakinsu.